Skip to content
Yohanna 8:16-17

Yohanna 8:16-17

16
Amma ko da zan yi shari’a, shari’ata daidai ce, don ba ni kaɗai ba ne. Ina tare da Uba da ya aiko ni.
17
A cikin Dokarku a rubuce yake cewa shaidar mutum biyu tabbatacciya ce.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options