Skip to content
Yohanna 7:25-26

Yohanna 7:25-26

25
A nan ne fa waɗansu mutane daga Urushalima suka fara tambaya suna cewa, “Ashe, ba wannan mutum ne suke nema su kashe ba?
26
Ga shi nan yana magana a fili, su kuma ba su ce masa uffam ba. Ko hukumomi sun yarda cewa shi ne Kiristi?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options