Skip to content
Yohanna 7:16-17

Yohanna 7:16-17

16
Yesu ya amsa ya ce, “Koyarwata ba tawa ba ce, ta fito ne daga wurin wanda ya aiko ni.
17
Duk wanda ya zaɓi yin nufin Allah, zai gane ko koyarwata daga Allah ce, ko kuwa don kaina ne nake magana.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options