Skip to content
Yohanna 6:67-69

Yohanna 6:67-69

67
Sai Yesu ya tambayi Sha Biyun, “Ku ma za ku tafi ne?”
68
Sai Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Ubangiji wajen wa za mu tafi? Kai ne da kalmomin rai madawwami.
69
Mun gaskata mun kuma san cewa kai ne Mai Tsarkin nan na Allah.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options