Skip to content
Yohanna 6:28-29

Yohanna 6:28-29

28
Sai suka tambaye shi suka ce, “Me za mu yi don mu aikata ayyukan da Allah yake so?”
29
Yesu ya amsa, “Aikin Allah shi ne, a gaskata da wanda ya aiko.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options