Skip to content
Yohanna 4:32-34

Yohanna 4:32-34

32
Amma ya ce musu, “Ina da abincin da ba ku san kome a kai ba.”
33
Sai almajiran suka ce wa juna, “Shin, ko wani ya kawo masa abinci ne?”
34
Yesu ya ce, “Abincina shi ne, in aikata nufin wannan da ya aiko ni, in kuma gama aikinsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options