Skip to content
Yohanna 4:31-33

Yohanna 4:31-33

31
Ana cikin haka, sai almajiransa suka roƙe shi suka ce, “Rabbi, ci abinci mana.”
32
Amma ya ce musu, “Ina da abincin da ba ku san kome a kai ba.”
33
Sai almajiran suka ce wa juna, “Shin, ko wani ya kawo masa abinci ne?”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options