Skip to content
Yohanna 4:25-26

Yohanna 4:25-26

25
Macen ta ce, “Na san cewa Almasihu” (da ake ce da shi Kiristi) “yana zuwa. Sa’ad da ya zo kuwa, zai bayyana mana kome.”
26
Sai Yesu ya ce, “Ni mai maganan nan da ke, Ni ne shi.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options