Yohanna 3:1-2
1
Akwai wani Bafarisiye mai suna Nikodimus, wani ɗan majalisar Yahudawa.
2
Ya zo wurin Yesu da dad dare ya ce, “Rabbi, mun sani kai malami ne daga Allah. Gama ba wanda zai iya yin waɗannan abubuwan banmamaki da kake yi in Allah ba ya tare da shi.”