Skip to content
Yohanna 21:21-22

Yohanna 21:21-22

21
Da Bitrus ya gan shi sai ya ce, “Ubangiji, wannan fa?”
22
Yesu ya amsa ya ce, “Idan na so yă kasance da rai har in dawo, mene ne naka a ciki? Kai dai bi ni.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options