Skip to content
Yohanna 20:22-23

Yohanna 20:22-23

22
Da wannan sai ya hura musu numfashinsa ya ce, “Ku karɓi Ruhu Mai Tsarki.
23
Duk wanda kuka gafarta wa zunubansa, an gafarta masa ke nan. Duk wanda ba ku gafarta wa ba kuwa, ba a gafarta masa ba ke nan.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options