मुख्य मजकुरावर जा
Yohanna 20:12-13

Yohanna 20:12-13

12
sai ta ga waɗansu mala’iku biyu saye da fararen tufafi, zaune a inda dā gawar Yesu take, ɗaya wajen kai ɗayan kuma wajen ƙafafu.
13
Suka tambaye ta cewa, “Mace, don me kike kuka?” Ta ce, “Sun ɗauke Ubangijina, ban kuma san inda suka ajiye shi ba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options