Skip to content
Yohanna 19:17-18

Yohanna 19:17-18

17
Ɗauke da gicciyensa, ya kuwa fita zuwa wurin Ƙoƙon Kai (wanda a harshen Arameya ana ce da shi Golgota).
18
Nan suka gicciye shi tare da waɗansu mutum biyu, ɗaya a kowane gefe da Yesu a tsakiya.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options