Skip to content
Yohanna 16:8-11

Yohanna 16:8-11

8
Sa’ad da ya zo kuwa, zai kā da duniya a kan zunubi da adalci da kuma hukunci,
9
a kan zunubi, domin mutane ba su gaskata da ni ba;
10
a kan adalci, domin zan tafi wurin Uba, inda ba za ku ƙara ganina ba;
11
a kan hukunci kuma, domin an yanke hukunci a kan mai mulkin duniyan nan.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options