Skip to content
Yohanna 16:29-30

Yohanna 16:29-30

29
Sai almajiran Yesu suka ce, “Haba, yanzu ne fa kake magana a sarari ba tare da misalai ba.
30
Yanzu mun gane cewa ka san kome ba sai wani ya tambaye ka ba. Wannan ya sa muka gaskata ka fito daga Allah.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options