Skip to content
Yohanna 13:23-25

Yohanna 13:23-25

23
Ɗaya daga cikin almajiran Yesu wanda yake ƙauna kuwa, yana zaune kusa da shi.
24
Sai Siman Bitrus ya taɓa wannan almajirin ya ce, “Tambaye shi, wa yake nufi?”
25
Shi kuwa da yake jingine kusa da Yesu, ya ce, “Ubangiji, wane ne?”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options