Skip to content
Yohanna 12:28-29

Yohanna 12:28-29

28
Uba, ka ɗaukaka sunanka!” Sai wata murya ta fito daga sama ta ce, “Na riga na ɗaukaka shi, zan kuma ƙara ɗaukaka shi.”
29
Taron da suke a wurin suka ji, suka ce an yi tsawa; waɗansu kuwa suka ce mala’ika ne ya yi masa magana.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options