Skip to content
Yohanna 11:25-26

Yohanna 11:25-26

25
Yesu ya ce mata, “Ni ne tashin matattu da kuma rai. Duk wanda ya gaskata da ni zai rayu, ko ya mutu;
26
kuma duk wanda yake raye ya kuma gaskata da ni ba zai taɓa mutuwa ba. Kin gaskata wannan?”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options