Skip to content
Yohanna 11:20-21

Yohanna 11:20-21

20
Sa’ad da Marta ta ji cewa Yesu yana zuwa, sai ta fita don ta tarye shi, amma Maryamu ta zauna a gida.
21
Sai Marta ta ce wa Yesu, “Ubangiji, da kana nan da ɗan’uwana bai mutu ba.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options