Skip to content
Ayuba 9:11-12

Ayuba 9:11-12

11
Ba na iya ganinsa lokacin da ya wuce ni; ba na sani ya wuce lokacin da ya wuce.
12
Wane ne ya isa yă hana shi in ya ƙwace abu? Wa zai ce masa, ‘Me kake yi?’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options