Skip to content
Ayuba 4:8-9

Ayuba 4:8-9

8
Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
9
A sa’a ɗaya Allah yake hallaka su, cikin fushinsa yakan hallaka su.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options