Skip to content
Ayuba 36:11-12

Ayuba 36:11-12

11
In sun yi biyayya suka bauta masa, za su yi rayuwa dukan kwanakinsu cikin wadata shekarunsu kuma cikin kwanciyar zuciya.
12
Amma in ba su saurara ba, za su hallaka da takobi kuma za su mutu ba ilimi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options