Skip to content
Ayuba 35:1-3

Ayuba 35:1-3

1
Sai Elihu ya ce,
2
“Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
3
Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options