Skip to content
Ayuba 35:1-3

Ayuba 35:1-3

1
Sai Elihu ya ce,
2
“Ko kana tsammani wannan gaskiya ne? Kana cewa, ‘Ni mai adalci ne a gaban Allah.’
3
Duk da haka kana tambayarsa cewa, ‘Wace riba nake da ita, kuma mene ne zan samu ta wurin ƙin yin zunubi?’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options