Ayuba 33:16-18
16
mai yiwuwa yă yi musu magana a cikin kunnuwansu yă razana su da gargaɗinsa,
17
don a juyar da su daga abin da yake yi da ba daidai ba a kuma hana su daga girman kai,
18
don a kāre su daga fāɗuwa cikin rami, a kāre su daga hallaka ta wurin takobi.