Skip to content
Ayuba 31:26-28

Ayuba 31:26-28

26
In na dubi rana cikin haskenta, ko kuma wata yana tafiyarsa,
27
zuciyata ta jarrabtu gare su a ɓoye, hannuna kuma ya sumbace su.
28
Waɗannan ma za su zama zunubin da za a shari’anta ke nan don zai zama na yi wa Allah na sama rashin aminci.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options