1
“Na yi alkawari da idanuna kada su dubi budurwa da muguwar sha’awa.
2
Gama mene ne rabon mutum daga Allah a sama, gādonsa daga Maɗaukaki a sama?
3
Ba masifa ba ne domin mugaye, hallaka kuma ga waɗanda suka yi ba daidai ba?
4
Bai ga hanyoyina ba ne bai ƙirga kowace takawata ba?