ข้ามไปยังเนื้อหา
Ayuba 28:20-22

Ayuba 28:20-22

20
“To, daga ina ke nan hikima ta fito? Ina fahimta take zama?
21
An ɓoye ta daga idanun kowane abu mai rai, har tsuntsayen sararin sama ma an ɓoye masu ita.
22
Hallaka da mutuwa suna cewa, ‘Jita-jitarta kaɗai muke ji.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options