Skip to content
Ayuba 22:13-14

Ayuba 22:13-14

13
Duk da haka ka ce, ‘Me Allah ya sani? A cikin duhu ne yake shari’a?
14
Gajimare ya rufe shi, saboda haka ba ya ganinmu lokacin da yake takawa a cikin sammai.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options