Skip to content
Ayuba 20:1-3

Ayuba 20:1-3

1
Sai Zofar mutumin Na’ama ya amsa,
2
“Tunanin da ya dame ni ya sa dole in amsa domin abin ya dame ni sosai.
3
Na ji wani zargin da ka yi mini na reni, kuma yadda na gane, shi ya sa zan ba da amsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options