Skip to content
Ayuba 11:5-6

Ayuba 11:5-6

5
Da ma Allah zai yi magana, yă buɗe baki yă faɗi wani abin da ka yi da ba daidai ba
6
yă kuma buɗe maka asirin hikima, gama hikima ta gaskiya tana da gefe biyu. Ka san wannan, Allah ya riga ya manta da waɗansu zunubanka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options