Skip to content
Ayuba 10:2-3

Ayuba 10:2-3

2
Zan ce wa Allah, kada ka hukunta ni, amma ka gaya mini laifin da na yi maka.
3
Kana jin daɗin ba ni wahala, don me ka yashe ni, abin da ka halitta da hannunka, yayinda kake murmushi game da shirye-shiryen mugaye?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options