Skip to content
Ayuba 10:1-3

Ayuba 10:1-3

1
“Na gaji da rayuwa; saboda haka bari in faɗi zuciyata gabagadi yadda raina yake jin ba daɗi.
2
Zan ce wa Allah, kada ka hukunta ni, amma ka gaya mini laifin da na yi maka.
3
Kana jin daɗin ba ni wahala, don me ka yashe ni, abin da ka halitta da hannunka, yayinda kake murmushi game da shirye-shiryen mugaye?
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options