Skip to content
Ayuba 10:1-2

Ayuba 10:1-2

1
“Na gaji da rayuwa; saboda haka bari in faɗi zuciyata gabagadi yadda raina yake jin ba daɗi.
2
Zan ce wa Allah, kada ka hukunta ni, amma ka gaya mini laifin da na yi maka.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options