דלג לתוכן
Ayuba 1:1-3

Ayuba 1:1-3

1
A ƙasar Uz akwai wani mutum mai suna Ayuba. Mutum ne marar laifi kuma mai adalci; yana tsoron Allah, ba ruwansa da mugunta.
2
Yana da ’ya’ya maza bakwai da ’yan mata uku,
3
yana da tumaki dubu bakwai, raƙuma dubu uku, shanu ɗari biyar, da jakuna ɗari biyar, yana kuma da masu yi masa aiki da yawa. A ƙasar Gabas ba wani kamar sa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options