Skip to content
Irmiya 8:21-22

Irmiya 8:21-22

21
Da yake an ragargazar da mutanena, an ragargaza ni ke nan; na yi kuka, tsoro ya kama ni.
22
Ba magani ne a Gileyad? Ba likita ne a can? To, me ya sa ba warkarwa wa raunin mutanena?
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options