Skip to content
Irmiya 51:32-33

Irmiya 51:32-33

32
An ƙwace mashigai aka ƙone fadamu da wuta, sojoji kuma suka giggice.”
33
Ni Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila na ce, “’Yar Babilon kamar daɓen masussuka a lokacin da ake sussuka, ba da daɗewa ba lokacin girbe ta zai zo.”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options