Skip to content
Irmiya 51:17-18

Irmiya 51:17-18

17
“Kowane mutum marar azanci ne kuma ba shi da sani; kowane maƙerin zinariya yakan sha kunya daga wurin gumakansa. Siffofinsa na ƙarya ne; babu numfashi a cikinsu.
18
Su marasa amfani ne, abubuwan ba’a ne kawai; sa’ad da lokacin hukuncinsu ya kai, za su hallaka.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options