Skip to content
Irmiya 5:25-26

Irmiya 5:25-26

25
Laifofinku sun raba ku da waɗannan abubuwa; zunubanku sun hana ku samun alheri.
26
“A cikin mutanena an sami mugaye waɗanda suke kwanton ɓauna kamar masu sa tarko wa tsuntsaye kamar waɗanda suke kafa tarko don su kama mutane.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options