Skip to content
Irmiya 46:7-8

Irmiya 46:7-8

7
“Wane ne wannan mai tashi kamar Nilu, kamar koguna masu tafasar ruwaye?
8
Masar tana tashi kamar Nilu, kamar koguna masu tafasa. Tana cewa, ‘Zan tashi in rufe duniya; zan hallakar da birane da kuma mutanensu.’
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options