Skip to content
Irmiya 37:15-16

Irmiya 37:15-16

15
Suka yi fushi da Irmiya suka sa aka yi masa dūka aka kuma jefa shi cikin kurkuku a gidan Yonatan magatakarda, gama an mai da gidansa ya zama kurkuku.
16
Aka sa Irmiya a can cikin kurkuku, inda ya kasance kwanaki masu yawa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options