Skip to content
Irmiya 36:4-5

Irmiya 36:4-5

4
Saboda haka Irmiya ya kira Baruk ɗan Neriya, yayinda Irmiya yake fadar dukan waɗannan maganganun da Ubangiji ya faɗa masa, Baruk ya rubuta su a littafin.
5
Sai Irmiya ya ce wa Baruk, “An hana ni, ba zan tafi haikalin Ubangiji ba.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options