Skip to content
Irmiya 32:6-7

Irmiya 32:6-7

6
Irmiya ya ce, “Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
7
Hananel ɗan Shallum ɗan’uwan mahaifinka zai zo wurinka ya ce, ‘Saya filina a Anatot, domin a matsayinka na dangi na kurkusa hakkinka ne kuma kai ya wajaba ka saye shi.’
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options