Skip to content
Irmiya 31:29-30

Irmiya 31:29-30

29
“A waɗannan kwanaki mutane ba za su ƙara ce, “ ‘Ubanni suka ci ’ya’yan inabi masu tsami, haƙoran ’ya’ya suka mutu ba.’
30
A maimako, kowa zai mutu saboda zunubinsa; duk wanda ya ci ’ya’yan inabi masu tsami, haƙoransa ne za su mutu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options