Skip to content
Irmiya 28:5-7

Irmiya 28:5-7

5
Sai annabi Irmiya ya amsa wa annabi Hananiya a gaban firistoci da kuma dukan mutane waɗanda suke tsaye a gidan Ubangiji.
6
Ya ce, “Amin! Ubangiji yă sa yă zama haka! Ubangiji yă cika maganar da ka yi annabci ta wurin komo da kayayyakin gidan Ubangiji da kuma dukan masu zaman bauta zuwa wannan wuri daga Babilon.
7
Duk da haka, ka saurari abin da zan faɗa a kunnenka da kuma a kunnen duka mutane,
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options