Skip to content
Irmiya 25:19-21

Irmiya 25:19-21

19
Fir’auna sarkin Masar, ma’aikatansa, fadawansa da dukan mutanensa,
20
da dukan baƙin da suke can; dukan sarakunan Uz; dukan sarakunan Filistiyawa (waɗannan na Ashkelon, Gaza, Ekron da mutanen da aka bari a Ashdod);
21
Edom, Mowab da Ammon;
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options