Skip to content
Irmiya 19:10-11

Irmiya 19:10-11

10
“Sa’an nan ka fasa tulun yayinda waɗanda suka tafi tare da kai suna duba,
11
ka kuma ce musu, ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki yana cewa zan farfasa wannan al’umma da wannan birni kamar yadda aka farfasa wannan tulu mai ginin tukwane ba kuwa zai gyaru ba. Za a binne matattu a Tofet har sai ba sauran wuri.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options