Skip to content
Irmiya 18:5-6

Irmiya 18:5-6

5
Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
6
“Ya gidan Isra’ila, ashe, ba zan yi da ku yadda mai ginin tukwanen nan yake yi ba?” In ji Ubangiji. “Kamar yumɓu a hannun mai ginin tukwane, haka kuke a hannuna, ya gidan Isra’ila.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options