Skip to content
Irmiya 17:9-10

Irmiya 17:9-10

9
Zuciya ta fi kome ruɗu ta fi ƙarfin warkewa. Wa zai iya gane ta?
10
“Ni Ubangiji nakan bincike zuciya in gwada tunani, don in sāka wa kowane mutum bisa ga halinsa, bisa ga ayyukansa.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options