Skip to content
Irmiya 17:21-22

Irmiya 17:21-22

21
Ga abin da Ubangiji yana cewa, ku yi hankali kada ku ɗauki kaya a ranar Asabbaci ko ku shigar da shi ta ƙofofin Urushalima.
22
Kada ku fitar da kayan gidajenku ko ku yi wani aiki a ranar Asabbaci mai tsarki, yadda na umarci kakanni-kakanninku.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options