Skip to content
Irmiya 16:8-9

Irmiya 16:8-9

8
“Kada kuma ka shiga gidan da ake biki ka zauna don ci da sha.
9
Gama ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa a idanunka da kuma a kwanakinka zan kawo ƙarshen muryar farin ciki da murna da kuma muryoyin amarya da ango a wannan wuri.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options